EPISODE · Aug 22, 2023 · 14 MIN
Wuraren Da Wike Ke Shirin Rushewa A Abuja
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailAna gama rantsar da sabbin ministocin Tinubu, aka hangi sabon ministan Abuja ya nufi ofishin sa inda ya gana da manema labarai kuma ya shaida musu cewa duk wanda ya yi ginin da ya saɓa da tsarin Abuja, zai rushe shi.Jin wannan sanarwa ta sa hantar wadanda ke zaune a wuraren da ministan ya kira da "Green Areas" a turance. To amma ina ne waɗannan wurare da lamarin zai shafa?Shirin Najeriya a Yau yana ɗauke da bayanin yadda ministan Abujan ya jefa mazauna garin cikin tunani.
Embed this episode
NOW PLAYING
Wuraren Da Wike Ke Shirin Rushewa A Abuja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.