EPISODE · Oct 7, 2022 · 15 MIN
Yadda Abinci Ke Cigaba Da Ajalin 'Yan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mail A kwanakin nan rahotannin mutuwar jama'a da dama a gida daya ko unguwa daya sakamakon cin wani abinci da aka sarrafa a tare sun karade kafafen yada labarai. Shin wane abinci ne ke dauke da gubar da ke ajalin jama'a, kuma ya za ayi a ganeshi a kuma shawo kan matsalar? Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin kare kai da masoya daga fadawa hadarin gurbataccen abinci.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Abinci Ke Cigaba Da Ajalin 'Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.