EPISODE · Oct 19, 2021 · 14 MIN
Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailKisan mutum 65 din da ’yan bindiga suka yi a Babbar Kasuwar Goronyo na Jihar Sakkwato na ci gaba da tada hankalin al’umma, lura da cewa an dan samu saukin wadannan hare-haren a jihohin Zamfara da Katsina. Shirin namu na yau yayi duba ne a kan mene ne ba a yi daidai ba yasa hakan ya faru.
What this episode covers
Send us Fan Mail Kisan mutum 65 din da ’yan bindiga suka yi a Babbar Kasuwar Goronyo na Jihar Sakkwato na ci gaba da tada hankalin al’umma, lura da cewa an dan samu saukin wadannan hare-haren a jihohin Zamfara da Katsina. Shirin namu na yau yayi duba ne a kan mene ne ba a yi daidai ba yasa hakan ya faru.
NOW PLAYING
Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m