EPISODE · Oct 19, 2021 · 14 MIN
Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailKisan mutum 65 din da ’yan bindiga suka yi a Babbar Kasuwar Goronyo na Jihar Sakkwato na ci gaba da tada hankalin al’umma, lura da cewa an dan samu saukin wadannan hare-haren a jihohin Zamfara da Katsina. Shirin namu na yau yayi duba ne a kan mene ne ba a yi daidai ba yasa hakan ya faru.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.