EPISODE · Jun 27, 2022 · 13 MIN
Yadda Aka Shake Ni Aka Kwakule Min Idanu Da Wuka
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA Karshen makon da ya gabata an samu labarin kwakule idanun wanin almajiri a Jihar Bauchi.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da wannan almajiri da aka kwakule wa idanu, ya kuma bukatar iyayensa da malaminsu da kuma matsayar rundunar 'yan sandan jihar kan wannan mummunan alamari. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Aka Shake Ni Aka Kwakule Min Idanu Da Wuka
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.