EPISODE · Jul 6, 2023 · 15 MIN
Yadda Ake Neman Shugabanci A Majalisar Tarayyar Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kammala zaben shuwagabbanin majalisar tarayyar Najeriya da ya gudana a shekaran jiya Talata 4 ga Yulin Wannan shekara a zauren majalisar, hankali ya koma kan yadda za ayi rabon kwamitocin da ke zauren. Wane hali ake ciki a yanzu haka dangane da neman shugabancin kwamitoci a zauren Majalisar Tarayyar Najeriya? Shirin namu na wannan lokacin na tafe da cikakken bayani, Ku biyo mu Sannu a hankali.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Ake Neman Shugabanci A Majalisar Tarayyar Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.