EPISODE · Dec 2, 2022 · 14 MIN
Yadda Ake Sayen Zaman Lafiya A Arewa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTa'addancin 'yan bindiga kullum sake salo yake a Arewacin Najeriya, musamman a Arewa ta Yamma. Shin gwamnati ta sallama jama'ar wannan yankin ne?Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin yadda jama'ar wannan yanki ke hada miliyoyin Naira su baiwa 'yan bindiga domin su barsu su zauna lafiya
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Ake Sayen Zaman Lafiya A Arewa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.