Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Kasa Kiranye episode artwork

EPISODE · Mar 25, 2025 · 30 MIN

Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Kasa Kiranye

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan MailMulkin demokradiyya kamar yadda Hausawa ke cewa ‘yancin dan adam.A lokacin da ta baka damar tsayawa don a zabe ka kan wani mukami, kazalika ta baka damar zaben wanda kake so ya shugabance ka kuma ya wakilce ka.Wani abun da demokradiyyar ta baiwa alumma dama a kai kuma shine na yin kiranye ga wakilan da suka zaba musamman idan wadannan wakilan basa biya musu bukatun da suka tura su a kai.Tuni dai alummar kogi ta tsakiya suka fara kada kuri’un kiranye ga sanatar da suka aike ga majalisar dattawa bisa dalilai nasu na kashin kan su.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna ne kan matakai da sharuddan da ake cikawa don yin kiranye ga ‘yan majalisa.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Mar 25, 2025

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Kasa Kiranye

0:00 30:12

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 30 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on March 25, 2025.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!