EPISODE · Aug 29, 2024 · 24 MIN
Yadda Ambaliya Ke Raba Dubban ‘Yan Najeriya Da Muhallansu
from Najeriya a Yau · host Suleiman Hassan Jos, Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailWata Babbar matsala da ambaliyar ruwa ke haifarwa a Najeriya ita ce, yadda dubban mutane ke rasa muhallansu a duk shekara.Alkalumman hukumar bayar da Agajin gaggawa ta NEMA sun nuna cewa kawo yanzu, ambaliyar ta raba kusan mutum dubu 208,655 da muhallansu a jihohi 28.Shirin Najeriya a Yau, ya tattauna kan irin matakan da suka kamata a dauka domin kaucewa matsalar da hakan ka iya haifarwa ga al'umma.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Ambaliya Ke Raba Dubban ‘Yan Najeriya Da Muhallansu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.