EPISODE · Oct 18, 2022 · 15 MIN
Yadda Burodi Ya Hargitsa Rayuwar Wasu ’Yan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA yayin da ake fama da tsadar rayuwa a fadin duniya, yanzu haka a Najeriya burodi – wanda shi ne abin karin kumallo a kusan kowanne gida – ya zama sai dan wane da wane.Ko me ya sa haka?Shirin Najeriya a yau ya binciko mana yadda aka yi aka haihu a ragaya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Burodi Ya Hargitsa Rayuwar Wasu ’Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.