EPISODE · Nov 18, 2022 · 14 MIN
Yadda Dan Chana Ya Ce Ya Kashewa Ummita Miliyan N120
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA ci gaba da sauraron karar kisan gillar da ake zargin wani dan kasar Chana da yi wa wata bakanuwa (Ummita), wanda ake zargin ya bayyana yadda ya kashe wa marigayiyar miliyoyin Naira.Ko kun san a ikirarin dan Chana harda bayyana cewa ya na baiwa marigayiya Ummita alawus din Naira dubu dari duk mako?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na dauke da cikakken bayanin abin da ya wakana a kotu, da ma wadansu batutuwa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Dan Chana Ya Ce Ya Kashewa Ummita Miliyan N120
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.