EPISODE · Nov 1, 2024 · 26 MIN
Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Wasu Sassan Arewa
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailA wasu sassan Arewa, mutane sun cika da farin ciki da annashuwa bayan da wutar lantarki ta dawo a yankunansu.Yankin na Arewa dai ya tsinci kansa cikin rashin wutar lantarki na kusan kwanaki goma bayan da babban layin dakon wutar lantarkin ya durkushe.Shirin Najeriya A Yau zai duba tasirin dawowar lantrakin a yankin na Arewa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Wasu Sassan Arewa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.