Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget episode artwork

EPISODE · May 23, 2022 · 15 MIN

Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mailkawo yanzu dai kasuwar daliget ne ke ci a kasuwar siyasar  Najeriya, saboda karatowar zabukan fidda gwani a jamiyyun siyasar kasar.To sai dai kuma hankali ya koma kan gyaran da sabuwar dokar zabe ta yi kan wane ne daliget a zaben fidda wakilan da zasu wakilci jam'iyyun siyasa a zaben badi.Muna tafe da karin bayani kan dokar da ta tan-tan ce wane ne daliget da kuma fashin bakin cukumurdar da ta dabaibaye zabukan fidda gwanin da ake kokarin shiryawa. 

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published May 23, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget

0:00 15:06

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on May 23, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!