EPISODE · May 23, 2022 · 15 MIN
Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mailkawo yanzu dai kasuwar daliget ne ke ci a kasuwar siyasar Najeriya, saboda karatowar zabukan fidda gwani a jamiyyun siyasar kasar.To sai dai kuma hankali ya koma kan gyaran da sabuwar dokar zabe ta yi kan wane ne daliget a zaben fidda wakilan da zasu wakilci jam'iyyun siyasa a zaben badi.Muna tafe da karin bayani kan dokar da ta tan-tan ce wane ne daliget da kuma fashin bakin cukumurdar da ta dabaibaye zabukan fidda gwanin da ake kokarin shiryawa.
What this episode covers
Send us Fan Mail kawo yanzu dai kasuwar daliget ne ke ci a kasuwar siyasar Najeriya, saboda karatowar zabukan fidda gwani a jamiyyun siyasar kasar. To sai dai kuma hankali ya koma kan gyaran da sabuwar dokar zabe ta yi kan wane ne daliget a zaben fidda wakilan da zasu wakilci jam'iyyun siyasa a zaben badi. Muna tafe da karin bayani kan dokar da ta tan-tan ce wane ne daliget da kuma fashin bakin cukumurdar da ta dabaibaye zabukan fidda gwanin da ake kokarin shiryawa.
NOW PLAYING
Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m