EPISODE · Aug 19, 2022 · 13 MIN
Yadda Fasa Madubin Mota Ya Yi Sanadiyar Rasa Rayuka A Ajase Jihar Kwara
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMako guda bayan mutuwar mutane sama da 10, da jikkatar da dama a wata kasuwar dabbobi dake Ajase a Jihar Kwara sakamakon rikicin da ya barke tsakanin Fulani da 'yan kungiyar OPS sanadiyyar fasa madubin mota da wata saniya ta yi. A kwai cikkaken bayanin halin da ake ciki zuwa yanzu a cikin wannan shirin.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Fasa Madubin Mota Ya Yi Sanadiyar Rasa Rayuka A Ajase Jihar Kwara
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.