EPISODE · Jun 11, 2024 · 15 MIN
Yadda Gurɓacewar Iska Ke Shafar Rayuwar ‘Yan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan
Send us Fan MailGurbacewar iska na ci gaba da jan hankalin masu ruwa da tsaki a duniya.Hukumomi sun ce ‘yan Najeriya na amfani da wasu abubuwa da ke bayar da gudummuwa wajen gurbacewar iskar da muke shaka da barazana ga lafiyar dan adam.Shin ya girmar matsalar take a Najeriya? Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Gurɓacewar Iska Ke Shafar Rayuwar ‘Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.