EPISODE · Feb 7, 2023 · 15 MIN
Yadda Harkar Kudi ta Intanet Ta Sa 'Yan Najeriya Tafka Asara
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRashin karfin intanet na wahalar da ’yan Najeriya wajen yin hada-hadar kudi ta intanet.Yawancin a Najeriya idan mutum zai tura kudi ta intanet yakan kasance cikin fargabar ko kudin ya ki tafiya, ko kuma kudin amma sun ki zuwa wurin wanda aka tura wa.Shin me ya sa ake yawan samun matsalar tura kudi ta intanet a Najeriya? Shin akwai karfin intanet na amfani domin yin harkar kudi a Najeriya? Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da ’yan Najeriya da masu sharhi kan al’amarin.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Harkar Kudi ta Intanet Ta Sa 'Yan Najeriya Tafka Asara
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.