Yadda ‘IPOB’ Ta Yi Wa ’Yan Nijar 7 Kisan Gilla A Imo episode artwork

EPISODE · Aug 8, 2022 · 15 MIN

Yadda ‘IPOB’ Ta Yi Wa ’Yan Nijar 7 Kisan Gilla A Imo

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailWasu mahara da ake zargin ’yan ta’addan haramtacciyar kungiyar IPOB ne sun yi wa wasu ’yan kasar Jamhuriyyar Nijar bakwai kisan gilla a cikin gidansu a Jihar Imo da ke Kudancin Najeriya.Bincikenmu ya gano ba wannan ba ne karon farko da ake yi wa ’yan Nijar kisa cikin ruwan sanyi a yankin.Shin ta yaya hakan zai shafi alakar Nijar da Najeriya?Shirin Najeriya A Yau ya tattauna wannan batu; da kuma ainihin abin da ya faru.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Aug 8, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda ‘IPOB’ Ta Yi Wa ’Yan Nijar 7 Kisan Gilla A Imo

0:00 15:08

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on August 8, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!