EPISODE · Aug 8, 2022 · 15 MIN
Yadda ‘IPOB’ Ta Yi Wa ’Yan Nijar 7 Kisan Gilla A Imo
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailWasu mahara da ake zargin ’yan ta’addan haramtacciyar kungiyar IPOB ne sun yi wa wasu ’yan kasar Jamhuriyyar Nijar bakwai kisan gilla a cikin gidansu a Jihar Imo da ke Kudancin Najeriya.Bincikenmu ya gano ba wannan ba ne karon farko da ake yi wa ’yan Nijar kisa cikin ruwan sanyi a yankin.Shin ta yaya hakan zai shafi alakar Nijar da Najeriya?Shirin Najeriya A Yau ya tattauna wannan batu; da kuma ainihin abin da ya faru.
What this episode covers
Send us Fan Mail Wasu mahara da ake zargin ’yan ta’addan haramtacciyar kungiyar IPOB ne sun yi wa wasu ’yan kasar Jamhuriyyar Nijar bakwai kisan gilla a cikin gidansu a Jihar Imo da ke Kudancin Najeriya. Bincikenmu ya gano ba wannan ba ne karon farko da ake yi wa ’yan Nijar kisa cikin ruwan sanyi a yankin. Shin ta yaya hakan zai shafi alakar Nijar da Najeriya? Shirin Najeriya A Yau ya tattauna wannan batu; da kuma ainihin abin da ya faru.
NOW PLAYING
Yadda ‘IPOB’ Ta Yi Wa ’Yan Nijar 7 Kisan Gilla A Imo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m