EPISODE · Jan 24, 2022 · 15 MIN
Yadda Iyaye Da Malaman Makarantu Za Su Kare Lafiya Da Rayuwar ’Ya’ansu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailAlaka ta yi tsami tsakanin iyaye da malaman makarantu tun bayan bayyanar labarin wani mai makarantar nan da ya sace, ya kuma kashe dalibarsa. Faruwar wannan lamari na barazana ga kyakkyawar alakar da ke tsakanin malamai da iyayen yara tun tale-tale.Mun tattaro hanyoyin da iyaye za su bi wurin tabbatar da tsaron ’ya’yayensu a hannun malaman makarantu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Iyaye Da Malaman Makarantu Za Su Kare Lafiya Da Rayuwar ’Ya’ansu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.