EPISODE · Mar 5, 2024 · 12 MIN
Yadda Jama'a Ke Shan Wahalar Haɗa Lambar NIN da BVN a Bankuna
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailTun bayan da CBN ta ba da umarnin a hada lambar NIN da BVN da asusun bankuna mutane ke ta turuwa domin ganin ba a kulle asusunsu ba.Masana na ganin wannan mataki zai yi tasiri sosai wajen matakan tsaro a Fannin hada-hadar kudade.Shirin Najeriya a Yau ya duba tasirin matakin da CBN ta yi umarni da yadda mutane ke shan wahalar gameda hakan.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Jama'a Ke Shan Wahalar Haɗa Lambar NIN da BVN a Bankuna
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.