EPISODE · Nov 4, 2021 · 14 MIN
Yadda jami'ai ke 'agaza wa' masu fasa-kwauri
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGa alama kwalliya ba ta biyan kudin sabulu bayan da aka rufe iyakokin Najeriya da nufin hana fasa-kwauri.Hasali ma, jami'an da aka dora wa alhakin kula da iyakokin ake zargi da taimaka wa masu fasa-kwaurin, lamarin da ke haddasa nakasu ga tattalin arzikin Najeriya.Wannan shirin na Najeriya a Yau ya yi nazari a kan wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda jami'ai ke 'agaza wa' masu fasa-kwauri
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.