EPISODE · Aug 5, 2021 · 14 MIN
Yadda Jam'iyyar PDP Ta Fada Tsaka Mai Wuya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRanar Alhamis 5 ga watan Agusta Kwamitin Amintattu na PDP zai yi wani taro a Abuja don bitar guguwar da ke neman kai babbar jam'iyyar adawar ta Najeriya kasa.Taron dai ya biyo bayan ajiye aiki ne da wasu shugabannin jam'iyyar na kasa su bakwai suka yi a farkon mako.Shirin Najeriya a Yau ya duba a kan wannan lamari don gano yadda aka yi aka haihu a ragaya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Jam'iyyar PDP Ta Fada Tsaka Mai Wuya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.