EPISODE · Mar 22, 2022 · 15 MIN
Yadda Kabilanci Ke Barazana Ga Hadin Kan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailKabilanci na samun wurin zama a Najeriya sakamakon wadansu ƙaidoji da aka gindaya wurin karɓar bayanan jama'a a asibitoci da wuraren ayyuka.Tambayar garin asali da addini na ɗaya daga cikin ƙaidojin da ake zargin suna rura wutar ƙabilanci a tsakanin 'yan Najeriya. Yaushe aka fara wannan ɗabi'a, akwai yiwuwar za'a daina kuwa?
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Kabilanci Ke Barazana Ga Hadin Kan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.