EPISODE · Dec 30, 2022 · 14 MIN
Yadda Karin Albashi Zai Shafi Rayuwarku
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kyankyasa batun karin albashi a shekara mai kamawa da Ministan Kwadago na Najeriya, Chris Nwabueze Ngige ya yi ake ta musayar ra’ayi kan yadda karin albashin zai shafi rayuwar ’yan kasar. Shin kun san hakikanin yadda karin albashin zai shafi rayuwarku in ya tabbata?Shirin Najeriya A yau na tafe da karin haske. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Karin Albashi Zai Shafi Rayuwarku
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.