EPISODE · Sep 6, 2021 · 14 MIN
Yadda Kwaya Ke Kashe Aure Da Ma'aurata
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA wannan zamanin akan alakanta wasu abubuwa da ke faruwa a tsakanin ma'aurata da ta'ammali da miyagun kwayoyi.Wannan ne ya sa Shugaban Hukumar Yaki da Ta'ammali da Miyagun Kwayoyi (NDLEA), Janar Buba Marwa Mai Ritaya, ya yi kira da a rika gwajin kwayoyi kafin a yi aure.Ko wanne tasiri hakan zai yi wajen magance matsalolin aure ko hana auren rushewa?
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Kwaya Ke Kashe Aure Da Ma'aurata
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.