EPISODE · Jan 13, 2022 · 15 MIN
Yadda Likitoci Ke "Jawo Asarar Rayuka"
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailLafiya uwar jiki in ji masu iya magana. Sai dai kuma a wasu lokuta masu neman lafiya kan fada cikin muwuyacin hali idan suka je asibiti don neman lafiya. Hakan na faruwa ne saboda kurakurai ko sakaci na likitoci da ma’aikatan jinya wajen gudanar da ayukan su. A yau Shirin na mu ya duba yadda a wasu lokuta ake samun kurakurai ne yayin yi wa marasa lafiya aiki a wasu asibitoci.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Likitoci Ke "Jawo Asarar Rayuka"
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.