EPISODE · Aug 5, 2022 · 15 MIN
"Yadda Malamin Mu Ya Dagargazamin Kashin Wuya" Dalibar Makaranta
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRanar Laraba 21 ga watan Yulin 2022, Aminiya ta ruwaito labarin wata yarinya yar makarantar sakandire a zariya da wani malami ya buga da gora a wuya.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko wannan yarinya, ya tattauna da ita, kuma ji halin da ake ciki a yanzu.Domin sauraron matakin da iyayen wannan yarinya su ka dauka, da irin matakin da hukumomi suka dauka, ku saurari cikakken shirin.
Embed this episode
NOW PLAYING
"Yadda Malamin Mu Ya Dagargazamin Kashin Wuya" Dalibar Makaranta
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.