EPISODE · Sep 26, 2022 · 13 MIN
Yadda Manoma Suka Ragargaji ’Yan Bindiga A Taraba
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailManoma daga garuruwa akalla 30 na kananan hukumomin Gassol da Bali Jihar Taraba sun kori ’yan bindiga daga yankunansu sun koma gonakinsu kai tsaye.Shin me ya bai wa manoman kwarin gwiwar daukar wannan mataki?Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a wannan kokari, ya kuma ji ta bakin masanin tsaro kan abin da wannan ke nunawa a yaki da ta’addanci.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Manoma Suka Ragargaji ’Yan Bindiga A Taraba
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.