EPISODE · Mar 29, 2022 · 15 MIN
Yadda Maye Ya Cinye Aljan A Babban Taron APC
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMagoya bayan Sanata Abdullahi Adamu da Sanata Umaru Tanko Al-makura na yi musu lakabi da maye da kuma aljan ko aljani, Abdullahi Adamu shi ne maye, Al-makura kuma aljani.Kafin APC ta gudanar da babban taronta na kasa, ‘yan siyasa musamman a Jihar Nasarawa sun yi ta cewa aljan zai cinye maye ko kuma maye zai cinye aljan.To wai ya ya aka yi maye ya cinye aljan?
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Maye Ya Cinye Aljan A Babban Taron APC
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.