EPISODE · Jan 11, 2022 · 14 MIN
Yadda Rage Kwanakin Zuwa Makaranta Zai Shafi Dalibai A Jihar Kaduna
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBayanin rage adadin kwanakin zuwa makaranta da Gwamnatin Jihar Kaduna ta fitar a wannan zango ya dauki hankalin malaman makarantu da masana harkar ilimi a Jihar. Malaman Makaranta na ganin cewa tsarin da zai tilastawa makarantu hutun kwana 3 a sati zai kara takure su wurin shirya jadawalin darussan da za su koyar.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na kunshe da tattaunawa ta musamman da Malamai da masana harkokin ilimi akan wannan batu.
What this episode covers
Send us Fan Mail Bayanin rage adadin kwanakin zuwa makaranta da Gwamnatin Jihar Kaduna ta fitar a wannan zango ya dauki hankalin malaman makarantu da masana harkar ilimi a Jihar. Malaman Makaranta na ganin cewa tsarin da zai tilastawa makarantu hutun kwana 3 a sati zai kara takure su wurin shirya jadawalin darussan da za su koyar. Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na kunshe da tattaunawa ta musamman da Malamai da masana harkokin ilimi akan wannan batu.
NOW PLAYING
Yadda Rage Kwanakin Zuwa Makaranta Zai Shafi Dalibai A Jihar Kaduna
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m