EPISODE · Feb 25, 2022 · 14 MIN
Yadda Rikicin Rasha Da Ukraine Ya Dugunzuma ‘Yan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailYakin da ya barke tsakanin Ukraine da Rasha zai shafi kasashen duniya da dama, musamman wadanda su ka dogara da samun kudin shiga ta hanyar fitar da danyen mai.a daya gefen kuma akwai yiwuwar a samu fantsamar kananan makamai cikin duniya sanadiyyar wannan yaki idan ya yi kamari.Shirin Najeriya A Yau na tafe da bayanan musabbabin rikicin da kuma hanyoyin da zai shafi sauran sassan duniya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Rikicin Rasha Da Ukraine Ya Dugunzuma ‘Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.