EPISODE · Jun 26, 2023 · 15 MIN
Yadda Rukunin Gidaje 116 Suka Nitse A Abuja
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMamakon ruwan sama ya yi gyara a babban birnin tarayya, Abuja ranar Juma'ar da ta gabata, har aka yi ambaliyar da ta cinye rukunin wadansu gidaje 116. Ko yaya aka yi ruwan ya kutsa ya riski wadannan gidaje mallakar kamfanin Trademore har suka lume a ruwa? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanai daga bakin mazauna wurin, ya kuma jiwo ta bakin hukumar bada agajin gaggawa kan faruwar lamarin.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Rukunin Gidaje 116 Suka Nitse A Abuja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.