EPISODE · Apr 1, 2022 · 15 MIN
Yadda Sakacin Hukumomin Tsaron Najeriya Ya Hallaka Jama'a Da Dama
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBinciken da kafar sadarwa ta Daily Trust ta gudanar ya gano cewa hukumomin tsaron Najeriya na da sanin cewa za'a kaiwa jirgin kasan Abuja zuwa kaduna hari ranar litinin din da ta gabata amma basu dauki matakan dakile harin da ya yi sandiyyar mutuwar 'yan Najeriya da dama ba.Daga ina matsalar take?saurari asirin da wannan bincike ya tona.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Sakacin Hukumomin Tsaron Najeriya Ya Hallaka Jama'a Da Dama
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.