EPISODE · Aug 15, 2022 · 14 MIN
Yadda Sojoji Suka Shiga Wurin 'Yan Ta'adda Suka Ragargajesu": Ganau
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA karshen makon da ya gabata ne rundunar sojan Najeriya suka yi nasarar shiga wani kauye a karamar hukumar Chukun suka ragargaji wadansu gungun yan ta'adda. Rahotanni sun tabbatar cewa kauyen da jami'an sojan suka kashe 'yan ta'dddar a ciki babu mutumin kirki ko daya, sakamakon kwace garin da 'yan ta'addan suka yi. A shirin namu na yau mun tattauna da wadanda wannan abu ya faru a kusa da su, sun kuma bamu cikakken labarin irin namijin kokarin da sojojin Najeriya suka yi a wannan karon. Domin sauke shirin domin sauraro a duk lokacin da ku ke so latsa nan
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Sojoji Suka Shiga Wurin 'Yan Ta'adda Suka Ragargajesu": Ganau
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.