EPISODE · Jan 17, 2022 · 13 MIN
Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBayyana aniyar takarar shugabancin kasar da Bola Ahmed Tinubu yayi a fadar shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ta tada kura a fagen siyasar kasar. Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya zaƙulo dalilanda Tinubu ya ƙaddamar da maganar takaransa a fadar shugaban ƙasar Najeriya da kuma matsayar Ƙungiyar Dattawan Arewa dangane da wanda suke son yayi takara.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.