EPISODE · Jun 22, 2023 · 15 MIN
Yadda Tsadar Harkokin Zabe Ke Shafar Dimokuradiyya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailLura da yadda ake kai ruwa rana a kotunan sauraron kararrakin zabe, da irin manya-manyan lauyoyin da ake dauka ka san 'yan siyasa da hukumar zabe ta kasa na kashe makudan kudade wurin gudanar da wadannan shari'o'i. Ko ta wadanne hanyoyi wadannan kudade ke shafar dimukuradiyya da cigaban jama'a? Saurari shirin Najeriya A Yau domin wurin da gizo ke saka.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Tsadar Harkokin Zabe Ke Shafar Dimokuradiyya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.