EPISODE · Jun 10, 2022 · 15 MIN
Yadda Tsadar Taki Za Ta Hana Noma Bana
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA yayin da damina ke kara kankama a Najeriya, hankalin manoma ya koma gona da yadda za su samu takin zamani.Sai dai kuma tsadar da takin ke yi a halin yanzu na neman tilasta wa da yawa daga cikinsu fasa noman.Mun tattauna da wani kamfani mai sarrafa takin zamani domin jin dalilin da taki ya yi tashin gwaron zabo, mun kuma tuntubi wani malamin gona domin sanin ko akwai wata dabara da manoman za su yi domin yin noma a wannan hali da suke ciki.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Tsadar Taki Za Ta Hana Noma Bana
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.