EPISODE · Sep 22, 2025 · 25 MIN
Yadda Wata Bakuwar Cuta Take Cin Naman Jikin Mutanen Malabu
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailWata cuta mai cin naman jikin dan’Adam ta yi sandin mutuwar mutum takwas yayin da wasu fiye da 60 suke kwance a asibiti a garin Malabu dake Karamar Hukumar Fufure ta Jihar Adamawa.Wannan lamari dai ya jefa fargaba a zukatan mazauna yankin.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi bincike a kan yadda wannan cuta take yaduwa da matakan da ya kamata a dauka don kauce wa kamuwa da ita.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Wata Bakuwar Cuta Take Cin Naman Jikin Mutanen Malabu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.