EPISODE · Feb 18, 2022 · 15 MIN
Yadda 'Yan Daba Ke Juya Akalar Siyasar Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBangar siyasa ta jima tana janyo hasarar dukiya, a wadansu lokutan ma in akayi rashin sa’a a rasa rai ma baki daya a Najeriya. Shirin Najeriya A Yau na wannna lokaci ya yi nazarin irin mumunan rawar da 'yan daba ke takawa wurin rikita harkokin zabe a kasarnan.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda 'Yan Daba Ke Juya Akalar Siyasar Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.