EPISODE · Feb 17, 2023 · 14 MIN
Yadda ’Yan Najeriya Ke Kallon Karin Wa'adin N200
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayyanar batun sauya fasalin kudaden Najeriya ’yan kasar ke fama da karancin tsabar kudin kashewa. Shin ko yaya kuka ji da aka kara wa’adin karbar tsofaffin takardun Naira 200? Mun tattauna da masu ruwa da tsaki kan wannan batu, mun kuma ji ta bakin masana. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda ’Yan Najeriya Ke Kallon Karin Wa'adin N200
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.