EPISODE · Dec 30, 2024 · 27 MIN
Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailTun bayan rantsar da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu a watan Mayun bara ne dai ’yan Najeriya suke ta kokawa da matsin tattalin arziki sakamakon wasu tsare-tsare da manufofi da Gwamnatin Tarayya ta bijiro da su.Wadannan manufofi sun hada da janye tallafin man fetur da kyale kasuwa ta yi halinta a kan darajar Naira da janye tallafin wutar lantarki da sauran su.Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci za iyi tsokaci ne a kan jimirin da ’yan Najeriya suka yi a shekarar.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.