EPISODE · May 15, 2023 · 12 MIN
Yadda 'Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Bankin Musulunci
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBankin Raya Musulunci IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga 'yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci da noma a kasar. Shin ta wadanne hanyoyi za ku amfana da wadannan tsare-tsaren? Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda 'Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Bankin Musulunci
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.