EPISODE · Nov 6, 2023 · 14 MIN
Yadda ’Yan Najeriya Za Su Kwaci Hakkinsu Daga Gwamanti Cikin Sauki
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailAna bayyana mulkin dimukuradiyya a matsayin tsarin mulkin da ke bada dama ga 'yan kasa su tofa albarkacin bakinsu dangane da ayyukan da ake yi, suna iya sa wa a yi ko kuma a bari. Shin 'yan Najeriya sun san hanyoyin da za su karbi hakkinsu daga wurin gwamanati kuwa? Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.
Embed this episode
Ready to play
Yadda ’Yan Najeriya Za Su Kwaci Hakkinsu Daga Gwamanti Cikin Sauki
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.