EPISODE · Apr 22, 2022 · 15 MIN
Yadda Za A Ribaci Kwanaki Goma Na Karshen Ramadan
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMusulmin duniya baki daya na hankoron dacewa da falalar kwanaki goman karshe na watan azumin Ramadan.Sanin cewa a cikin wadannan kwanaki goma na karshen Ramadan ake riskan daren “Lailatul Kadari”, kirdadon wannan dare na sa Musulmin dagewa da ayyukan ibada.Wadanne ibadu aka fi son a yawaita a wadannan kwanaki masu alfarma?
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Za A Ribaci Kwanaki Goma Na Karshen Ramadan
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.