EPISODE · Dec 29, 2022 · 14 MIN
Yadda Za A Tabbatar Da Zaman Lafiya A Harkokin Zabe
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailDaga yakin neman zabe, kada kuri’a zuwa bayyana wanda ya yi nasara, lokaci ne da akan samu hatsaniya.Shin ta wace hanya za a wanzar da zaman lafiya daga wannan lokaci na yakin neman zaben 2023 har zuwa lokacin da za a kammala zaben? Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a harkokin zaben.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Za A Tabbatar Da Zaman Lafiya A Harkokin Zabe
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.