EPISODE · May 18, 2023 · 14 MIN
Yadda Zaben Shugaban Majalisar Wakilai Zai Shafeku
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailZaben shugabancin majalisar wakilai ta Najeriya da za a gudanar a tsakiyar watan Yunin da ke tafe daya ne daga cikin batutuwan da ke daukar hanakalin ‘yan Najeriya. Ta wadanne hanyoyi shugaban majalisar tarayya ke shafar 'yan Najeriya? Shirin namu na wannan lokaci ya dubi lamarin ta mahanagar masana.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Zaben Shugaban Majalisar Wakilai Zai Shafeku
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.