EPISODE · Dec 12, 2022 · 14 MIN
’Yan Bindiga Sun Zafafa Hare-Hare Bayan Samuwar Mai A Bauchi
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kaddamar da fara tonon man fetur da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi a yankin Alkaleri na Jihar Bauchi da wani yanki na Jihar Gombe, rahotanni na nuna cewa an samu karuwar hare-haren 'yan bindiga a wannan yanki. Lura da yadda harkokin tsaron yankin ke kara tabarbarewa, ko akwai alaka tsakanin samuwar man fetur da rashin zaman lafiya? Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin wurin da gizo ke saka.
Embed this episode
NOW PLAYING
’Yan Bindiga Sun Zafafa Hare-Hare Bayan Samuwar Mai A Bauchi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.