EPISODE · May 30, 2025 · 25 MIN
Yaya Girman Matsalar Rashin Tsaro A Shekaru Biyun Tinubu?
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailRashin tsaro na cikin matsalolin da suke ci gaba da ci wa ’yan Najeriya da dama tuwo a kwarya, har a wannan lokaci da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu yake cika shekara biyu a kan mulki.Wasu rahotanni da wasu kungiyoyi masu zaman kansu suka fitar dai sun koka da yadda suke ganin matsalar ta kara kamari a wadannan shekarun.Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi duba ne a kan wannan matsala ta rashin tsaro.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yaya Girman Matsalar Rashin Tsaro A Shekaru Biyun Tinubu?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.