EPISODE · Jan 7, 2022 · 14 MIN
Za’a Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Jos
from Najeriya a Yau
Send us Fan MailA yunkurin ta na neman dakile ayyukan masu garkuwa da mutanen da ya fara yawaita kwanan nan, gwamnatin Jihar Filato ta kara jaddada kudirinta na kashe duk wanda aka tabbatar ya saci wani domin karbar kudin fansa,Anya zai yiwu kuwa? Me doka ta ce dangane da kashe wanda bai yi kisa ba? Mun tattauna da Gwamnatin Jihar domin sanin yadda za a gudanar da wannan hukunci. Kuma mun ji ta bakin wani masanin shari’a don sanin halaccin wannan doka.
Embed this episode
NOW PLAYING
Za’a Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Jos
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.