EPISODE · Jan 7, 2022 · 14 MIN
Za’a Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Jos
from Najeriya a Yau
Send us Fan MailA yunkurin ta na neman dakile ayyukan masu garkuwa da mutanen da ya fara yawaita kwanan nan, gwamnatin Jihar Filato ta kara jaddada kudirinta na kashe duk wanda aka tabbatar ya saci wani domin karbar kudin fansa,Anya zai yiwu kuwa? Me doka ta ce dangane da kashe wanda bai yi kisa ba? Mun tattauna da Gwamnatin Jihar domin sanin yadda za a gudanar da wannan hukunci. Kuma mun ji ta bakin wani masanin shari’a don sanin halaccin wannan doka.
What this episode covers
Send us Fan Mail A yunkurin ta na neman dakile ayyukan masu garkuwa da mutanen da ya fara yawaita kwanan nan, gwamnatin Jihar Filato ta kara jaddada kudirinta na kashe duk wanda aka tabbatar ya saci wani domin karbar kudin fansa, Anya zai yiwu kuwa? Me doka ta ce dangane da kashe wanda bai yi kisa ba? Mun tattauna da Gwamnatin Jihar domin sanin yadda za a gudanar da wannan hukunci. Kuma mun ji ta bakin wani masanin shari’a don sanin halaccin wannan doka.
NOW PLAYING
Za’a Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Jos
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m