EPISODE · Jan 27, 2022 · 12 MIN
Zaben 2023: Wa zai kai Najeriya tudun mun-tsira
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA yayin da zaben shekara ta 2023 ke kara karatowa, wane irin shugaba ne zai kai Najeriya tudun mun-tsira?Yawancin ’yan Najeriya dai sun kosa lokacin ya yi, su zabi shugaban da suke ganin zai share musu hawaye tare da magance matsalolin da suka yi wa kasar kullin goro.Shirin Najeriya A Yau, ya yi dubi kan irin shugabannin da Najeriya da ’yan kasar ke bukata domin fitar da jaki daga duma.
Embed this episode
NOW PLAYING
Zaben 2023: Wa zai kai Najeriya tudun mun-tsira
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.