EPISODE · Aug 25, 2022 · 15 MIN
Zaben 2023: Zai Yiwu A Aika Sakamako Ta Intanet?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBatun gwama aikawa da sakamakon zaben 2023 ta kafar intanet da kundin hannu, na ci gaba da daukar hankalin ’yan Najeriya da masu sha’awar siyasar kasar. Wadanne matsaloli wannan yunkuri ke fuskanta? Mun tattauna da jami'an INEC da kuma masanin fasahar zamani kan wannan batu. A yi sauraro lafiya
Embed this episode
NOW PLAYING
Zaben 2023: Zai Yiwu A Aika Sakamako Ta Intanet?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.