Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa episode artwork

EPISODE · Dec 4, 2024 · 31 MIN

Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa

from Daga Laraba · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Kishin kasa na cikin abubuwan da shugabanni, da sauran masu ruwa da tsaki suke kira ga ’yan Najeriya a kullum a kansu.Muhimmancin kishin kasa ga cigaban al’umma, musamman a kasa mai kabilu da addinai daban-daban irin Najeriya, abu ne da ba zai misaltu ba.Sai dai alamu na nuna cewa yan Najeriya sun fi nuna kishin kabilun da suka fito idan aka kwatanta da kishin kasar da suke da shi.Shirin Daga Laraba na wannan mako zai yi nazari ne kan wannan batu.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Dec 4, 2024

Embed this episode

NOW PLAYING

Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa

0:00 31:41

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Daga Laraba?

This episode is 31 minutes long.

When was this Daga Laraba episode published?

This episode was published on December 4, 2024.

Can I download this Daga Laraba episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!